Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlulbaiti AS - ABNA - ya kayi rahoton cewa: an gudanar da taro mai taken “Ahlul Baiti (AS) da adalci da mutuncin dan Adam” tare da halartar babban sakataren majalisar Ahlulbaiti AS ta duniya Ayatullah Reza Ramezani a birnin Accra babban birnin kasar Ghana. Ayatullah Ramezani ya yi tattaki zuwa wannan kasa ta yammacin Afirka bisa gayyatar da malaman addini daga Ghana suka yi masa.

7 Yuni 2025 - 22:16
Source: ABNA24

Your Comment

You are replying to: .
captcha